Muhammad Malumfashi
19838 articles published since 15 Yun 2016
19838 articles published since 15 Yun 2016
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya tsinewa wasu gwamnoni kuma yayi Allah wadai da kalaman NNPP. Abdullahi Ganduje ya ce babu shawara Gwamnan CBN ya canza kudin kasa.
Tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama ya yi jawabi kai-tsaye ga ‘Yan Najeriya a kan zabe. Obama ya ce dama ta samu da mutane za su zabi wadanda suke so a 2023.
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
INEC ba ta san da zaman Rufa’i Hanga a cikin ‘Yan takaran Sanata ba. Sanata Ibrahim Shekarau ya bar NNPP da aiki watanni bayan ya sauya sheka zuwa Jam’iyyar PDP
Mista Johnson Ademola Adesola ya rasu yana kokarin cire kudi a layin bankin Wema. Jami’ar jihar Legas ta tabbatar da rasuwar Adesola da yadda abin ya faru.
Gwamnan jihar Benuwai bai damu Atiku Abubakar ya sha kasa ba, yana so Peter Obi ya zama shugaban kasa, Samuel Ortom ya ce babu komai domin ya fadi zaben Sanata.
Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.
A jiya ne jam’iyyar APC a Ribas tayi wa 'yan adawaraddi bayan Kwamitin yakin neman zaben na PDP ya ce Hon. Rotimi Chibuike Amaechi yana tare da Atiku Abubakar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari