Muhammad Malumfashi
19750 articles published since 15 Yun 2016
19750 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji jerin Jihohin da alamu suka nuna za a gwabza bayan ganin zaben Shugaban Kasa domin a mako mai zuwa za a yi zaben Gwamnoni a jihohi fiye da 20 a kasar
Hadimin PCC na APC, Dele Alake ya ce Peter Obi ya yaudari matasa ne a zabe, ya yi amfani da kabilanci da addini, ya ce babu ta yadda LP za ta iya kafa gwamnati.
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Bayan an gama murnar ya ci zabe, Hukumar zabe ta INEC tayi waje da sunan Gboyega Adefarati a cikin 'yan majalisa. Idan aka tafi a haka, PDP za tayi nasara.
Za a ji inda ‘Yan takara suka kai kudin kamfe a jihar Katsina bayan Lawal Uli sun yi karar Sanata Lado Danmarke, Aminu Ahmed Yar’dua, da Mustapha Inuwa a Kotu.
Farfesa Ibrahim Yakasai ya sanar da Hukumar INEC cewa tursasa shi aka yi wajen sanar da sakamako. Wasikar da Farfesan ya rubutawa jami’in INEC ta canza labarin.
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Ana kulle-kullen kashe ‘Dan takaran Gwamnan Legas a jam’iyyar LP. Bode George wanda jagora ne a PDP ya ce akwai shirin da ake yi na kashe Gbadebo Rhodes-Vivour
Wani kurtun sojan kasa ake zargin ya harbe uban gidansa da abokin aikinsa, kuma ya kashe kan shi. Za a ji kwamitin BOI zai yi bincike domin gano abin da ya faru
Muhammad Malumfashi
Samu kari