Muhammad Malumfashi
19841 articles published since 15 Yun 2016
19841 articles published since 15 Yun 2016
Ana shari’a tsakanin Diezani Alison-Madueke da gwamnatin Birtaniya a wani kotu da ke Westminster. Tun da tsohuwar ministar ta bar gwamnati ake wasan kura da ita.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Shugabannin kungiyoyin NLC da TUC sun hakura da zuwa yajin-aiki. Kafin ‘yan kwadago su lashe amansu, sai da aka cin ma wasu yarjejeniya da gwamnatin Najeriya.
Jihohin Najeriya za su raba N1tr da Gwamnatin Tarayya za ta maido. Dole ne gwamnatin Najeriya ta maidawa jihohi da kananan hukumomi hakkinsu daga cikin asusun.
Atiku Abubakar ya samu takardun da yake bukata game da karatun Bola Tinubu a jami’ar CSU da za su taimaka a ruguza takarar shugaban kasar da Tinubu ya tsaya.
Jami’ar Chicago (CSU) ta fitar da takardun karatun Bola Tinubu. Lauyoyin Atiku Abubakar sun karbi takardun da su ke sa ran yin amfani da su gaban kotun koli
An janye shirin dogon yajin-aikin da ake tunani ‘yan kwadago za su shiga a fadin Najeriya. Prince Adewale Adeyanju ya tabbatar da sulhun gwamnati da NLC da TUC
A jiya ne tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya yi Hira ta Musamman ya na cewa matasan Nijeriya na da dalilin rashin gamsuwa da shugabanninsu.
Minista ya yi karin haski kan shari’ar Bola Ahmed Tinubu da tsohon Gwamnan bankin CBN. Ba ayi yarjejeniya da Emefiele zai dawo da kudin da aka sata a CBN ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari