Muhammad Malumfashi
19838 articles published since 15 Yun 2016
19838 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.
Jawabin da aka samu daga ofishin mai magana da yawun bakin Bola Tinubu dabam da na UAE. Minista ya ce ba za a iya tsaida lokacin sake dawo da kamfanin jirage ba.
A ranar 1 ga Oktoba Najeriya za ta cika shekara 63 da samun ‘yancin kai a hannun turawan Birtaniya. Kwamiti mai mutane 15 zai shirya bukukuwan da za ayi na bana.
Da alama mutanen tsohon Gwamnan CBN Godwin Emefiele sun shiga uku. Ba komai ya jawo hakan ba sai binciken da Jim Obazee yake yi a CBN da kuma NIRSAL.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Farfesa Wole Soyinka bai rudu da dumin kirjin magoya bayan Peter Obi ba, ya zargi kusoshin tafiyar LP da yaudarar matasa, su ka rika zanga-zanga a kan zabe
Bola Tinubu ya aika Mataimakinsa ya wakilce shi a Cuba, shi kuma ya na UAE. Wannan ce tafiya ta hudu da Kashim Shettima zai yi tun bayan shigansa ofis.
Gwamnan jihar Delta, Mr. Sheriff Oborevwori ya ba Goodnews Agbi mukami a gwamnatinsa. Agbi ba shi ne ‘dan takaran gwamnan farko da ya ja da baya ya karbi mukami ba.
Ana jita-jitar za a karfafa Naira a Najeriya, farashin Dala ya doshi N1000 a kasuwar canji, dama can daga ji an san hakan da kamar wahala Dala ta karye.
Muhammad Malumfashi
Samu kari