Muhammad Malumfashi
19969 articles published since 15 Yun 2016
19969 articles published since 15 Yun 2016
A wata hira da aka yi da shi, Tsohon Gwamnan Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya maidawa masu sukarsa martani saboda PDP ta tsaida yaron shi a matsayin ‘dan takaran Gwamna
Gwamna Babajide Sanwo Olu ya ware Naira miliyan 70 domin buga hotunan Tinubu a Legas, ana ta kukan babu kudi, amma da alama har yanzu ba a rage sharholiya ba.
'Yan sanda sun baza dakaru a lunguna da sako a Kano. Masoyan Abba Kabir Yusuf da 'Yan Gawuna Has Arrived ba su iya fita zanga-zangar da su ka yi niyyar yi a Kano ba.
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Ministan Abuja ya yi maganar yadda Gwamnan Ribas ya sa aka kona Majalisa. Wike yake cewa Idan doka ta na aik, babu kabilanci a siyasa kamar yadda aka kawo.
Kungiyar Amnesty International ta aikawa jami'an 'yan sandan Kano sako na musamman. AI mai kare hakkin jama’a ta ce mutanen Kano su na da damar shirya zanga-zanga
Kotun koli kurum za ta iya raba gardama a shari'ar zaben Kano na 2023. Wole Olanipekun ya ce a doka babu gyaran da za a iya yi wa takardun hukuncin zaben Kano yanzu
Alkalai na soke nasarar PDP a zaben Gwamnan Nasarawa, aka tabbatar da APC ta lashe zabe sai aka ga Gwamnan tare da shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya na da ra’ayin cewa Muhammadu Buhari ya kashe tattalin arzikin Najeriya kafin mikawa Bola Tinubu mulki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari