Muhammad Malumfashi
19975 articles published since 15 Yun 2016
19975 articles published since 15 Yun 2016
An zargi kamfanin simintin Dangote da rushe makarantar gwamnati saboda hako ma’adanai. Kamfanin Dangote ya rushe makarantar ne ba tare da sanar da hukuma ba.
Rahoton nan yana tattare da matsaya da jan hankali a kan hukunce-hukuncen kotuna a shari’ar Abba Kabir Yusuf da APC daga bakin Sen Kawu Sumaila OFR.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
A shekaru 23 da kafuwar jam’iyyar PDP a Najeriya, ta yi shugabanni da-dama. Yanzu kuma za ayi gangami domin zaben sabon Shugaban Jam’iyya da sakatare na kasa.
Yanzu haka akwai jami’o’i sama da 140 na ‘yan kasuwa da ke da lasisi daga NUC domin karatun digiri a Najeriya. A rahoton nan, mmun tattaro maku jerin jami’o’i.
Fadar Shugaban kasa ta bada sanarwa a yau cewa Bola Tinubu zai kasar waje. Bola Tinubu zai tafi Dubai a kasar UAE ne domin halartar taron COP28 da za ayi.
Za a ji yadda APC ta tsokano fadan Amaechi saboda a farantawa Wike rai. Eze Chukwuemeka Eze wanda jigon jam’iyyar APC ne bai goyon bayan yadda ake jawo Nyesom Wike.
‘Yan Najeriya sun kashe naira tiriliyan 2.6 wajen siyan data da katin kiran waya cikin watanni tara. Masu amfani da kamfanin na MTN su na hawa yanar gizo ne da 4G
Farfesa Attahiru Jega ya jero matsalolin da INEC ta ke fuskanta da gyaran da za ayi. Ko da an gyara doka zabe, Jega ya ce akwai sauran aiki a gaban hukuma.
Muhammad Malumfashi
Samu kari