Muhammad Malumfashi
20015 articles published since 15 Yun 2016
20015 articles published since 15 Yun 2016
Sanata George Akume ya sanar da za a rantsar da kwamitin karin albashi. Ranar Talata gwamnati za ta kaddamar da kwamitin da zai yi aikin karin albashin ma’aikata
A wata hira da Legit Hausa, Buba Galadima ya musanya rade-radin cewa APC mai mulki za ta karbe ‘dan takaran shugaban kasar NNPP, ya kuma yi zancen takarar 2027.
Kakakin jam’iyyar NNPP na kasa ya zargi kotu da sakin hanya a shari’ar Kano, ya ce Nasir Gawuna ya taya Abba Kabir Yusuf nasara a 2023, amma aka garzaya kotu.
Ali Bello ya shiga gidan yari saboda zargin satar N3bn. 'Danuwan tsohon gwamna da EFCC ta kama a 2023 ya samu mukami ranar da Yahaya Bello ya bar ofis.
Bola Ahmed Tinubu ya dauko ma’aikata na musamman da za su sa ido a kan ayyukan Ministocinsa. Hadiza Bala-Usman za ta jagoranci auna kokarin ministocin kasar.
Bloomberg Billionaires Index sun nuna arzikin Aliko Dangote sun karu. Attajirin abokin Aliko Dangote, Femi Otedola ya cincida shi har ya mallaki $22bn a duniya.
A wani sauyin yanayin siyasa, shugaban APC ya roki gwamnan Kano ya bar NNPP. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga Abba Kabir Yusuf ya shigo jam’iyya mai mulki.
Oserhemen A. Osunbor ya shiga neman takarar gwamna a jam’iyyar APC mai adawa. Shekaru 16 da rasa mulki, tsohon Gwamna mai shekaru 72 ya sake fitowa takara.
Hadimin Jonathan da Obasanjo ya sasanta da Ali Ndume bayan ya caccake shi a fili. Doyin Okupe wanda ya yi aiki a Aso Rock ya yarda da matsayar Sanatan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari