Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Rikicin cikin gidan APC ya birikice har ta kai an kira taro na gaggawa. Abdullahi Umar Ganduje ya yi zaman gaggawa da shugabanni bayan samun ‘yan takara 3 a zabe 1
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta bar Bola Tinubu da biyan bashin tiriliyoyin kudi. Kafin a biya bashin, Ministan tattalin arzikiya ce sai sun binciki Godwin Emefiele.
Za a samu labari jama'ar gari a Jihar Katsina sun daka wa wata motar kamfanin Dangote wawa, inda suka yi awon gaba da kayan abincin da take dauke da su.
Sanata Sani Musa ya soki afuwar da aka yi wa manyan wajen biyan haraji. A shekaru biyar da suka wuce, kusan N17tr aka rasa a kasar nan a dalilin afuwar haraji.
Seyi Tinubu ya ce babu dadi ganin mutanen kasar nan suna shan wahalar da ya kamata a sha shekarun baya. Ita ma Folashade Tinubu-Ojo ta ce mutane su kara hakuri kadan
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
A lokacin da ake neman abinci a Najeriya, sai ga motoci za su tsallaka Nijar. Mai magana da yawun bakin hukumar ZARTO a Zamfara ya tabbatar da wannan zance.
Tsumagiyar kan hanya ta fyade har wadanda ke aiki a sakatariyar APC. Wahalar rayuwa ta jawo ‘yan jam’iyyar APC za suyi Abdullahi Ganduje da shugabanni zanga-zanga.
Wasu na ganin Godwin Emefiele ya yi aika-aikar da tattalin arzikin nan ya rikice ba kowa ba har ana ganin Bola Tinubu ba zai iya gyara barnar shekaru 60 a wata 6 ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari