Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Sanannen abu ne a kusan kowanni kabila ko addini cewa aure muhimmin abu ne, kuma ita cikar kamalar mutum mace ko namiji, hakan ta sanya aure ya fi zama cancanta ga shuwagabanni, don haka zaka ga da zarar wani ya samu mukami sai ya
Alamu da kuma hasashe irin na masana siyasar jihar Zamfara sun bayyana cewa gwamnan jihar Abdul Aziz Yari na da burin tsayawa takarar waklin al’ummar Zamfara ta yamma a majalisar dattawa, kamar yadda majiyar NAIJ.com ta ruwaito.
Mun samu rahoton cewa, Aisha Buhari, Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta kaddamar da wata sabuwar cibiyar tallafawa Mata ta Daura Grassroots Women Initiave, garin Daura dake jihar Katsina domin dogaro da kai.
Daya daga cikin yaran shahararren mai kudin nan na Najeriya biloniya Mohammed Indimi ta je shafinta na zumunta ta caccaki tsohon mijinta, Mohammed Babangida. Alamu sun nuna cewa matashiyar matar bata ji dadion yadda aka kwace yara
Wani sabon Kwamishinan yan sanda na hukumar jihar Benue, Okon Etim Ene ya fara aiki a hedkwatar rundunar dake Makurdi, babban birnin jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar, DSP. Moses Joel Yamu yace ya fara aiki a ranar Alhamis.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito rikici ya kaure ne a tsakanin matasan akan wata budurwa da guda daga cikinsu ke so, inda a wannan rana na Dakwa ya bi Abubakar har gida, inda ya bukaci ya fito su dambace, fitowarsa keda wuya ya kai mas
NAIJ.com ta ruwaito mukaddashin kwamishinan Yansandan jihar, Ahmad Kwantagora ne ya sanar da haka, inda yace tun bayan bindige yan bindigan da Yansanda suka yi, hukumar ta baza komarta don farautar duk wasu masu aikata muggan laif
Shugaban gwamnonin jahohin Najeriya a karkashin inuwar jam'iyyar APC kuma gwamnan jihar Imo dake a shiyyar kudu maso kudancin kasar nan, Rochas Okorocha ya yi ikirarin cewa a cikin gwamnatin shugaba Buhari, akwai ikon Allah da dam
Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta bayyana cewa akalla manyan ayyuka 69 ne take kan yi a yanzu haka a yankin kudu maso gabashin kasar nan. Ministan yada labarai, Alhaji Lai Mohammed ne ya bayyana
Mudathir Ishaq
Samu kari