Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
A ranar 18 ga watan Maris ne aka yi zabukan gwamna a wasu jihohin Najeriya. A wanna shafin za mu rika kawo sakamako daga gunduma da kananan hukumomin Kwara.
Rikici ya barke tsakanin wakilan jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Ogun a cibiyar tattara kuri'un zabe
Hon.Ahmed Mirwa Lawan ya rasa kujerarsa, kakakin majalisar dokokin jihar Yobe ya sha kaye hannun dan shekara 35, shima kakakin majalisar Filato ya sha kaye.
Farfesa Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno kuma dan takara na zaben ranar 18 ga watan Maris na 2023 ya samu nasara a karamar hukumar Munguno da tazara mai nisa
Sakamakon zaben gwamnonin Najeriya dake gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban da suka samu shiga yanar gizo hukumar zabe ta IREV INEC.
Ana zaman dar-dar a Kano yayin da jam'iyyar, APC da jamiyyar, NNPP, suka umurci magoya bayansu su mamaye cibiyan tattara sakamakon zabe na jiha don gudun magudi
Rahoto ya nuna cewa jami'an tsaro sun bindige tsohon kansila na gundunar Getso a jihar Kano, Ibrahim Nakuzama, kan satar akwatin zabe, na kusa dashi ya tabbatar
Rahoto da ke fitowa a yanzu ya nuna cewa an yi gobara a kasuwar Gamboru, wacce itace kasuwar kayan gwari mafi girma a Kudancin Borno, ba tabbatar da sanadin ba
Hyacinth Alia, dan takarar jam'iyyar gwamna na Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Benue ya lallasa takwararsa na PDP a akwatunan zaben gidan gwamnati.
Aminu Ibrahim
Samu kari