Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Rundunar 'yan sandan Nigeria, a Jigawa ta yi nasarar damke wani mutum mai shekaru 48 da ake zargin hatsabibin dilalin miyagun kwayoyi ne. An kama shi ne a karam
Wani rahoto da cibiyar bincike ta SB Morgan (SBM) intelligence ta fitar a ranar Alhamis ya nuna cewa yan ta'adda sun kashe mutum 569, ciki har da sojoji 337 a
Wata kotu da ke zamanta a Ado-Ekiti ta raba wani aure mai shekaru 19 a ranar Alhamis tsakanin Adeniyi Adeyemi mai shekaru 72 da matarsa, Folasade. Premium Times
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Ekwusigo a majalisar dokokin jihar Anambra, Onyebuchi Offor ya kara komawa jam’iyyar PDP, The Cable ta ruwaito. Offor ya kom
Dakarun Sojojin Nigeria, a ranar Juma'a, sun tilasta wa mayakan Boko Haram ficewa daga kudancin jihar Borno, a cewar majiyoyi. Jaridar Daily Trust ta rahoto cew
Ifeanyi Ejiofor, Lauyan shugaban kungiyar masu rajin kafa kasar Biafra ta IPOB ya ce tunda jami’an DSS su ka kama Nnamdi Kanu, ba su bar shi ya sauya tufafi ba.
Yan fashin daji masu harkokin su a jihar sun koma amfani da wayar salula mai amfani da mitar rediyo ta Walkie Talkie, lamarin da ya firgita jama’a da dama a yan
Wasu kungiyoyin musulmi sun fara zanga-zanga bayan wani Farfesa a Jami'ar LAUTECH da ke Ogbooso, jihar Oyo ya umurci wata daliba a tsangayar koyon aikin malaman
Wata kotun shari'a da ke zamanta a Fagge jihar Kano ta tura wani matashi Alhassan Yusuf gidan yari bayan ya amsa laifinsa na satar wani kare da aka kiyasta kudi
Aminu Ibrahim
Samu kari