Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wata yar Najeriya da ke girke-girke ta baje kolin robobin abinci iri-iri da ta dafa wanda ya kai miliyan 3.2. Mutane da dama basu yarda da farashin da ta bayar ba.
Bankin Duniya ya bai wa gwamnatin Najeriya rancen kudi karo na uku tun bayan da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karbi mulki daga hannun Muhammadu Buhari.
Hukumar babbar birnin tarayya (FCTA) ta bayyana cewa ta kwace filaye a Abuja saboda saba ka’idojin tsarin babban birnin tarayya da masu filin suka yi.
Dakarun sojojin Najeriya sun murkushe wasu tsagerun yan ta'adda 52 a fadin kasar nan. Sun kuma yi nasarar ceto mutane 62 da aka yi garkuwa da su.
Cikakkun sunayen filaye 165 da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya soke takardun filayensu sun bayyana. Peter Obi cikin wadanda aka kwace filayensu.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta saki hotunan wani katafaren gida a Twitter sannan ta yi ikirarin cewa miliyan 1.5 za a siyar da shi. Mutane sun yi martani.
Wata matashiya yar Najeriya ta karaya yayin da saurayinta ya fatattaketa daga gidansa. Ta fashe da kuka wiwi sannan tana ta turjiya yayin da yake tura ta.
Rundunar tsaro ta farin kaya, DSS, ta karyata ikirarin cewa jami’anta sun kama daya daga cikin alkalan kotun zabe da suka yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka yan bindiga biyar a jihar Zamfara tare da ceto dalibai da aka yi garku wa da su a jami'ar tarayya ta Gusau.
Aisha Musa
Samu kari