Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wani mutumin ya sanya dogayen takalma sannan ya yi fice a bayan an wallafa bidiyon a TikTok. Mutane da suka ganin sun ce takalmin ya yi kama da takobi.
Bayan shafe tsawon watanni takwas a tsare a gidan gyara hali na Hong da ke karamar hukumar Hong a jihar Adamawa kan sace wata riga, Zuwaira Yusuf ta samu yanci.
Matasa sun farmaki wani mutumi a babban birnin tarayya kan zarginsa da sace mazakutar wani fasinja a garejin motar Wazobia da ke yankin Gwagwalada a Abuja.
Wani mutum da ke bai wa aikinsa muhimmanci duk da cewar kekensa yake hawa zuwa aiki ya samu kyautar bazata na tsadaddiyar mota daga mai kamfaninsa.
Wani bidiyo mai ban dariya ya nuno lokacin da wasu matasa uku suka tunkari wata budurwa sannan suka duka don rokonta lambar wayarta a madadin abokinsu.
Tsohon kwamishinan Kano, Dr Ilyasu Musa Kwankwaso ya bukaci gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da ya karbi hukuncin kotun zabe da ta tsige shi.
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta bayyana cewa hukuncin kotun zaben gwamnan jihar Kano maimaici ne na abun da ya faru a zaben gwamnan 2019.
Masu karbar fansho a jihar Lagas za su fara azumi da addu'o'i a ranar Alhamis, 21 ga watan Satumba a kokarinsu na ganin an gyara duk wasu kura-kurai da ke tsarin.
Gwamnatin jihar Kano ta saka dokar kulle na awanni 24 a jihar Kano sakamakon hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Aisha Musa
Samu kari