Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Labour Party ta nuna rashin jin dadinta kan irin kalaman da Kashim Shettima, dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC ke amfani da su akan masu neman takara.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya roki al’ummar Najeriya da kada su cire tsammani da jam’iyyar mai mulki gabannin zabe mai zuwa.
Gwamnatin jihar Kebbi ta saki kudi naira miliyan 50 domin inganta ayyukan hukumar tsaro ta Hisbah a fadin jihar. Gwamna Atiku Bagudu ne yayi izinin sakin kudin.
Wani matashi ya yanke shawarar goyo amaryarsa a kan babur zuwa wajen daurin aurensu inda bidiyon ya yadu a TikTok. Mutane sun ce hakan ya nuna soyayyar gaskiya.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa shugabancin Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC, kamar an yi an gama ne a yankin arewa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun sheke yan bindiga masu yawan gaske a wani zazzafan artabu da suka yi da su a karamar hukumar Bukuyyum ta jihar Zamfara.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno wata babbar mota cike da kudade yan naira dubu-dubu da aka fito da su daga wata jihar arewa, duk sun rube.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki al'ummar kauyen Peva da ke karamar hukumar Katsina-Ala ta jihar Benue inda suka kashe dan sa-kai da wasu bayin Allah su hudu.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Zamfara ta rasa wani dan takararta na majalisar jiha, Umar Yahaya, inda ya fice zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Aisha Musa
Samu kari