Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya karyata shirin barin PDP, yayin da hadakar adawa ke fafutukar fitar da jam'iyyar da za a tattaru a ciki.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Za a ji kotu a Kano ta soke kwace filin da gwamnati ta yi wa Tiamin, ta umarce ta da biyan diyya da kudin har Naira biliyan 2.6 don ragewa kamfanin sara.
Za a ji yadda hadakar Atiku Abubakar ta karyata rahotannin cewa ta zabi jam’iyyar ADC don zaben 2027, ta kuma nesanta kanta daga jita-jitar ba Salihu Lukman mukami.
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
A wata hira, APC ta bakin Sakataren yada labaran jam'iyyar a Kano, Ahmed S. Aruwa ta fadi dalilin adawa da sauya shekar Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP.
Za a ji cewa rikici ya barke a Ivory Coast, an ji harbe-harbe a Abidjan, ana rade-radin juyin mulki yayin da gwamnati ta yi shiru kuma intanet ta yanke.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da N6.8bn don gina dam a Dansoshiya, Kiru, domin inganta noma da samar da ayyukan yi a Kano.
NDLEA ta gurfanar da Sulaiman Danwawu a kotun tarayya Kano kan zarge-zarge 8 da suka shafi safarar Tramadol, Rohypnol da Pregabalin ba bisa ka’ida ba.
Aisha Ahmad
Samu kari