Aisha Ahmad
3516 articles published since 27 Mar 2024
3516 articles published since 27 Mar 2024
Ma'aikatar yada labaran Najeriya ta karyata labarin da ke cewa Ministanta, Mohammed Idris ya nemi a yi fatali da kalaman gwamnan jihar Borno kan rashin tsaro.
Dakarun tsaron kasar nan sun fara binciken wani yunkuri da aka yi na haura wa gidan mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima da ke Maiduguri a jihar Borno.
Fitaccen dan siyasa, kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Buba Galadima ya bayyana cewa akwai kyakkayawar alaka a tsakaninsa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni sun fara bayyana cewa akwai yiwuwar bangaren CPC da ya shiga hadakar kafa jam'iyyar APC zai iya ficewa daga jam'iyya saboda salon mulkin Bola Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa, Cif Bode Goerge ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta hau teburin sulhu domin kawo karshen matsalolin da suka dame ta.
Jami'an tsaro sun yi nasara a kan wasu miyagun 'yan ta'adda da suka kutsa kauyen Mahume dake Dandume a jihar Katsina, tare da sace mutane shida daga gidajensu.
Gwamnan Filato, Caleb Muftwang ya bayyana cewa mutanensa suna cikin mawuyacin hali yayin da fitinannun 'yan bindiga suka mamaye garurwa akalla 64.
Mataimakin shugaban APC na kasa shiyyar Arewa ta Yamma, Garba Datti ya shawarci Atiku Abubakar da ya dauki darasi daga tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo.
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Aisha Ahmad
Samu kari