Ahmad Yusuf
10109 articles published since 01 Mar 2021
10109 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbodiyan ya ce akwai wasu daga APC da ke yunƙurin ganin bayan babbar jam'iyyar adawa, ya ce dole su tashi tsaye.
Wasu malaman addinin Musulunci Kudu maso Yammacin Najeriya sun jaddada goyon bayansu ga kudirin dake fasalin harajin da Tinubu ya kai Majalisar tarayya.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, ƙungiyar ƴan adawa mafi girma a ƙasar nan watau CUPP ta buƙaci yan Najeriya su kauncewa zaben jam'iyyar APC a 2027.
Shugaban PDP a jihar Abia, Hon Abraham Amah ya katyata rahoton da ke yawo cewa Ƴam majalisa 12 na shirin ficewa daga jam'iyyar zuwa wata, ya ce abin dariya ne.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa watau EFCC ta cafke jami'an gwamnatin Katsina 5 bisa zargin karkatar da kimanin N.1.3bn.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya karyata raɗe-raɗin da ake yi cewa yana yunkurin komawa jam'iyyar APC, ya ce yana nan daram a jam'iyyar PDP.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan zaɓen shugabannin PDP da aka gudanar a jihar Ribas a watan Yulin, 2024, ta ce an saɓawa doka.
Rundunar ƴan sandan birnin Abuja ta tabbatar da kama wani mai wakokin yabon addinin kirista ɗauke da kan wata mace da aka gano cewa budurwarsa ce.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce babu wata tsamar siyasa tsakaninsa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, gaskiya kawai yake ƙoƙarin gaya masa.
Ahmad Yusuf
Samu kari