Ahmad Yusuf
10109 articles published since 01 Mar 2021
10109 articles published since 01 Mar 2021
Jam'iyyar PDP a jihar Abia, Kelvin Jumbo Onumah ya sauya sheka zuwa APC tare da dubannin magoya bayansa, ya ce zai ba da gudummuwa wajen kawo ci gaba.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce jami'an sojoji sun yi nasara kan ƴan ta'adda a Operation daban-daban da suka kaddama cikin mako guda a ƙasar nan.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga sun yi wa jami'an askarawa da ƴan banga kwantan ɓauna a jihar Katsina, majiyoyi sun ce an kashe rayukan mutane akalla 21.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya rusa majalisar zartarwa, ya gode masu bisa gudummuwar da suka bayar fun farko, ya ce sun ba yi bakin kokarinsu.
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Wata majaiya mai tushe ta bayyana akwai wasu alamu da suka sa aka fara zargin wasu gwamnoni da shirin sauya sheka daga PDP zuwa APC gabanin zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Kungiyar ƴan fansho ta jihar Taraba ta bayyana cewa Gwamna Agbu Kefas zai inganta walwalarsu idan ya koma zango na biyu, ta ce ƴaƴanta suna tare da shi.
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa galibin gwamnonin da kw sukar kudirin haraji ba ƴan Najeriya ne a gabansu ba, damuwarsa kuɗaɗen shiga.
Ahmad Yusuf
Samu kari