- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Gwamnatin jihar Katsina ta soke dokar hana babura da dare a fadin jihar Katsina da ta kakaba watanni baya. Hadimin Yada Labarai na Gwamna Aminu Bello Masari.
Gwamnatin jihar Bauchi ta yafewa fursunoni 153 da suka kananan laifuka da aka jefa gdajen yari daban-daban a fadin jihar ta Arewa maso gabas. Gwamnan jihar,
Tsohon Ministan Tsaro, Janar Theophilus Danjuma, ya bayyana cewa zai gina jami'ar Cocin Anglican na farko a Arewacin Najeriya. Danjuma yace zai yi wannan gini.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa idan ya fita daga jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) yau, babu yadda za'ayi su ci .
ibadan, jihar Oyo - Wani marubuci mai fama da jarabawar rashin gani ya bada labarin yadda ya hadu kyakkyawar matarsa da ta aureshi duk da halin da yake ciki.
Gwamnonin yankin Kudu maso kudu na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) aka tura rokon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, don ya sauka daga tudun na ki da y
Port Harcourt - Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya sake tsokano shugaban uwar jam'iyyar PDP, Iyorchia Ayu, kan zargin almundahanar da yayi masa a watan Satumba
Jami'an yan sanda a jihar Nasarawa sun damke wata budurwa mai suna Alice Mulak kan laifin kashe saurayinta a unguwar Mararaba dake karamar hukumar Karu ta jihar
Karo na biyu, Nyesom Wike Gwamnan jihar Rivers ya hau minbarin fara tonon silili kan wasu jiga-jigan jam'iyyar Peoples's Democratic Party PDP a yau Juma'a.
AbdulRahman Rashida
Samu kari