- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Tsohon Ministan Tsaro, Janar Theophilus Danjuma, ya bayyana cewa zai gina jami'ar Cocin Anglican na farko a Arewacin Najeriya. Danjuma yace zai yi wannan gini.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa idan ya fita daga jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) yau, babu yadda za'ayi su ci .
ibadan, jihar Oyo - Wani marubuci mai fama da jarabawar rashin gani ya bada labarin yadda ya hadu kyakkyawar matarsa da ta aureshi duk da halin da yake ciki.
Gwamnonin yankin Kudu maso kudu na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) aka tura rokon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, don ya sauka daga tudun na ki da y
Port Harcourt - Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya sake tsokano shugaban uwar jam'iyyar PDP, Iyorchia Ayu, kan zargin almundahanar da yayi masa a watan Satumba
Jami'an yan sanda a jihar Nasarawa sun damke wata budurwa mai suna Alice Mulak kan laifin kashe saurayinta a unguwar Mararaba dake karamar hukumar Karu ta jihar
Karo na biyu, Nyesom Wike Gwamnan jihar Rivers ya hau minbarin fara tonon silili kan wasu jiga-jigan jam'iyyar Peoples's Democratic Party PDP a yau Juma'a.
Jihar Ribas - Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa zai kara adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 50,000 zuwa 100,000. Wike ya bayyana.
Ministar Kudi da Kasafin Kudi, Zainab Ahmed Shamsuna, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shawarar sake ciyo sabon bashi daga wajen asusun lamunin duniya IMF.
AbdulRahman Rashida
Samu kari