- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Wata budurwa mai shirin aure mai suna Habiba Gado ta janyo cece-kuce a kafafen ra'ayi da sada zumunta yayinda ta saki hotunan 'Pre-wedding' dinta da saurayin.
Jami'an leken asiri sun samu nasarar kama wani matashi a jihar Kaduna wanda ke tarban bakin sabbin yan ta'addan ISWAP kuma yana basu masauki kan su fara kisa.
Shugaban hukumar albashi da kudin shiga na gwamnatin tarayya yace yan Najeriya kada su damu, kudin da aka biyan sanatoci albashi da ministoci bai wuce milyan 1.
Bayan kwana biyu da baiwa maaman ASUU mamaki Dr Chris Ngige ya fitar da jawabin cewa tilas da umurnin kotu ya tursasa Malaman ASUU yanjewa daga yajin aiki.
Shugaban mabiyar darikar Redeem na addinin Kirista, Fasto Adeboye, ya jefa shakku cikin al'umma kan yiwuwar gudanar da zaben shugaban kasa a shekarar 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari ya sanya hoton Obasanjo a sabon bugun Naira da za'ayi a 2022.
Nan ba dadewa ba komai zai dadaita game da matsala tare harhawar farashi a Nigeria inji ministan noma yayin da yake kare kasafin kudi a gaban majalissar dokoki.
Hukumar bautar kasar matasa ta tabbatar da labarin cewa gobara ta ci hedkwtaarta dake birnin tarayya Abuja da safiya ranar Juma'a, 4 ga watan Oktoba, 2022.
Kotun tarayya dake Kaduna ta yi watsi da karar surukin shugaba Muhammadu Buhari, Sani Sha'aban, da ya shigar kan dan takaran gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani.
AbdulRahman Rashida
Samu kari