- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jam'iyya mai gwamnati All Progressives Congress APC ta fitar da jadawalin yakin neman zabenta na tafiye-tafiye daga Nuwamba zuwa watan Febrairu da za'ayi zabe.
Da yiwuwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP za ta shiga zaben gwamnan jihar Ogun ba tare da dan takara ba saboda rikicin da ya barke cikinta.
Wasu yan bindiga masu garkuwa da mutane don karban kudin fansa sun yi awon gaba da mai dakin wani babbab kwamanda dake aiki a hukumar tsaron farin hula NSCDC.
Wasu gungun ta'addan Boko Haram sun kai hari sansanin yan gudun Hijra dake jamhuriyyar Nijar inda suka yi sanadiyar mutuwar mtuum hudu tare da jikkata wasu.
An damke yan kasuwar canji akalla takwas a jihar Kano sakamakon samamen da hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta kai kasuwar
Tsohon dan kwallon Super Eagles kuma Kano Pillars, Bello Musa Kofarmata, ya rigamu cikawa daren jiya Talata, 2 ga watan Nuwamba, 2022 a kofar mata jihar Kano.
Dan takarar kujeran mataimakin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC ya caccaki dan takaran shugaban kasan PDP, Alhaji Atiku Abubakar.
Shugaban Kungiyar Izala, Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau,ya karbi rahoton aikin da ya saka mambobin kwamitin Jibwis Social Media na tattara adadin masallatai.
Shugaban Cocin Christ Evangelical and Life Intervention, Kaduna, Fasto Yohana Buru, ya yi bayanin dalilin da ya sa yake murnar Maulidi tare da Musulmai a jihar.
AbdulRahman Rashida
Samu kari