- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaban Cocin Christ Evangelical and Life Intervention, Kaduna, Fasto Yohana Buru, ya yi bayanin dalilin da ya sa yake murnar Maulidi tare da Musulmai a jihar.
Kungiyoyin yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihhar Ondo sun lashi takobin cewa zasu yi iyakan kokarin don ganin wani dan Arewa bai gaji Shugaba Buhari ba.
Wani Mutumi dan garin Ede dake jihar Osun, Kudu Maso Yammacin Najeriya ya angwance da mata yan biyu ranar guda a karshen makon da ya gabata kuma malamai suka
Sabanin abinda ake radawa, bincike Fitch Solutions ya nuna cewa Peter Obi, dan takaran kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party LP zai sha kaye a zaben.
Jirgin Shugaba Muhammadu Buhari , Airforce 001, ya dira birnin Landan, kasar Birtaniya lafiya cikin daren Talata, 1 ga watan Nuwamba, 2022 don ganin Liktita.
Akwai darussa da yawa a rayuwa wanda wani lokacin zaka ga canji, wani lokacin kunci ko akasin haka. Amma kadai hakan na faruwa ne ga wanda suke da hankalin.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yana goyon bayan babban bankin Najeriya CBN wajen sauya fasalin Naira dari bisa dari. A cewar shugaban kasa, Najeriya
Yan Najeriya sun kwararawa wata budurwa sakonnin taya murna ga kyakkyawar budurwa yar Arewa bisa nasaran da ta samu. Budurwar mai suna Maryam Musa ta yi sanarwa
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da labaran cewa an dasa bama-bamai a wasu wurare dake birnin tarayyar Najeriya, Abuja. Hukumar ta ce karya kagagge.
AbdulRahman Rashida
Samu kari