- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami shugaban hukumar NIRSAL yau, Juma'abiyo bayan rahotan da Hukumar hana cin hanci da rashawa watau hukumar EFCC ta aike masa
Matashin wanda dan asalin jihar bauchi ne kuma yake karatu a jihar Jigawa ya zagi Hajiya Aisha Buhari, uwargidar shugaban kasa, da zargin taci kudin talakawa
hukumomi a kasar amurya na yankin new york sun sanar da dama daukar aikin kashe beraye da suka addabesu kuma suke yada cututuka wanda ke da illa ga yan yankin
hukumar sojojin nigeria tace zata canja dabarun da take amfani da su wajen kai hare-hare a nigeria musamman shirye-shiryenta na operation da take yi a kasar
wani rahoto da legit.ng ta tattara ya nuna yadda wasu ke kuste a manhajar whatsapp gtare da daukar bayanan masu amfani da mahnajar dan siyarwa a kasashen duniya
hukumar yaki da ta'annati da dukiyar kasa effcc tace ta kwato kudi wuri na gugar wuri har dalar amurka miliyan dari da sha biyar daga wajen diezani na zabe
wani jami'in hukumar shige da fice ta tarayyar nigeria badru ya koka kan yadda hukumar shige da fice ta nigeria ta ci zarafin sa da kuma rashin karin girma
wata kotu da ke zamanta a abuja ta bayar da umarnin tisa keyar wanda ake zargin e bisa laifin wawushe kudi zuzrutu wanda yakai naira miliyan 260 mallakin jami'a
dan takarar jam'iyyar hammaya mafi girma a nigeria alhaji atiku abubakar yace jam'iyyar apc mai mulki ba abinda ta kawao yan nigeria face halin ha ula'i da wuya
AbdulRahman Rashida
Samu kari