- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jam'iyyar All Progressives Congress APC a jihar Taraba ta shiga sabon rikici biyo bayan soke zaben fidda gwanin Emmanuel Bwacha matsayin dan takarar gwamnanta.
Jam'iyyar adawa ta APC a jihar Taraba ta yi gaggawan sanar da gudanar da sabon zaben fidda gwani yayinda yake kasa da watanni biyu da zabukan gwamna a Najeriya.
Mataslar karancin tsabar kudin Naira ya kai inda ba'ayi tunani ba inda mutane a kudu da arewacin Najeriya suka fara kwana bakin ATM don samun kudin kashewa.
Wasu matasa masu zanga-zanga a jihar Oyo sun kai mumunan hari bankin Wema saboda gaza iya ciro kudadensu da aka tilasta musu mayarwa gudun kada wa'adi ya kare.
Bayan na jihar Ebonyi, an kai harin kisa kan tsohon ministan Buhari kuma dan takarar gwamnan jihar Cross River, Usani Usani Uguru, a hanyarsa ta zuwa mahaifarsa
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
Kwamitin kamfen takarar kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyyar All Progressives Congree APC ta shiga jihar Nasarawa, a yau Asabar, 4 ga wata.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya zagaya bankuna-bankuna a cikin Maiduguri inda ya musu gargadin su fito da kudade ko a rufe bankunansu ta hanyar kwace.
Babban bankin Najeriya CBN mai alhakin kudin Najeriya ya bayyana cewa ba zai sake kara wa'adin daina amfani da tsaffin tsabar kudin Naira ba daga ranar 10 gaFb
AbdulRahman Rashida
Samu kari