- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Daya daga cikin masu magana da yawun shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnan babban bankin NAjeriya CBN, Godwin Emefiele, karya ya yiwa shugaban kasa.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar wand aaka fi sani da Badaru Talamiz ya aika wasikar gaisuwa ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameed Nuhuu.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC a jihar Taraba ta shiga sabon rikici biyo bayan soke zaben fidda gwanin Emmanuel Bwacha matsayin dan takarar gwamnanta.
Jam'iyyar adawa ta APC a jihar Taraba ta yi gaggawan sanar da gudanar da sabon zaben fidda gwani yayinda yake kasa da watanni biyu da zabukan gwamna a Najeriya.
Mataslar karancin tsabar kudin Naira ya kai inda ba'ayi tunani ba inda mutane a kudu da arewacin Najeriya suka fara kwana bakin ATM don samun kudin kashewa.
Wasu matasa masu zanga-zanga a jihar Oyo sun kai mumunan hari bankin Wema saboda gaza iya ciro kudadensu da aka tilasta musu mayarwa gudun kada wa'adi ya kare.
Bayan na jihar Ebonyi, an kai harin kisa kan tsohon ministan Buhari kuma dan takarar gwamnan jihar Cross River, Usani Usani Uguru, a hanyarsa ta zuwa mahaifarsa
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
AbdulRahman Rashida
Samu kari