Abdullahi Abubakar
7275 articles published since 28 Afi 2023
7275 articles published since 28 Afi 2023
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yiwuwar sake tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027 yayin da ya karɓi wata tawaga a Abuja.
Kungiyar kare hakkin Musulmi, MURIC ta bukaci kafa kotunan Shari’a a jihohin Kudu maso Yamma da kuma ayyana ranar Juma’a ta zama hutu a Najeriya.
Tsohon shugaban jam’iyyar ADC, Ralph Nwosu, ya ce akwai jiga-jigai bakwai a Najeriya daga kawancen adawa na da sha’awar takarar shugaban kasa a 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umar a Zulum ya ƙaryata cewa zai bar APC zuwa ADC yana cewa makircin 'yan siyasa ne da ke neman tayar da kura ba.
Mutane a Arewa maso Yamma na shirin ramuwar gayya bayan kashe shugaban ’yan bindiga Yellow Dan Bokolo da dakarun DSS suka jagoranta a makon jiya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Gumel a jihar Jigawa, Hon. Lawan Ya’u a yau Asabar, 5 ga Yulin 2025, yana da shekara 61 a duniya.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Janar Azubuike Ihejirika ya bukaci a fara tilasta horon sojoji ga matasan NYSC don cusa kishin kasa da kawo karshen ta'addanci.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mana da cewa ‘yan sandan Osun ta kama wani malamin addini da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar shekara takwas a Ede.
Yayin da ake shirin zaben 2027, ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu zai nemi takarar gwamna domin bunkasa siyasarsa a jihar Oyo game da zabe mai zuwa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari