Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
'Yar wasan tseren Najeriya, Favour Ofili ta ɗora alhakin rashin shiga wasan tseren duniya na Olympics a kan mahukuntan Najeriya, inda ta ce ta cancanci shiga gasar.
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
A gasar EURO ta shekarar 2024 da aka kammala, akwai zaratan ƴan kwallon da suka yi fice wadanda asalinsu ƴan Najeriya ne da suke bugawa kasashen Turai.
Dan wasan Najeriya Ahmed Musa ya bayyana yadda zai yi amfani da kwallon kafa wajen samar da zaman lafiya a jihar Filato. Ya gana ga gwamna Caleb Mutfwang kan lamarin.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da mutuwar tsohon dan wasanta, Kevin Campbell bayan fama da jinya yayin da Everton ta tura sakon jaje kan rashin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa kocin kungiyar Super Eagles, Finidi George ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ake shirin dauko sabon koci daga kasar ketare.
Hukumar NFF ta yanke shawarar daukar wani mai hoarar da 'yan wasa daga Turai domin jan ragamar tawagar Super Eagles, sakamakon gazawar Finidi George.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa a duniya, Lionel Messi ya magantu kan kungiyar kwallon kafa da zai yi ritaya inda ya ce a Inter Miami zai karkare kwallo.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci Tijjani Babangida a jihar Kaduna bayan ya gamu da hatsarin mota a watan Mayu.
Wasanni
Samu kari