Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Bayan murabus din Finidi George daga jagorantar Super Eagles, Hukumar NFF a Najeriya ta nada sabon kocin Super Eagles daga kasar Jamus mai suna Bruno Labbadia.
An kawo jerin wasu bubuwan kunya da suka faru da tawagar 'yan Wasan Najeriya. Tun a wajen rajista aka fara samun matsala da 'yan wasan Najeriya a Olympics.
Yar wasan Najeriya a gasar Olympics da ke gudana a kasar Faris, Ese Ekpeseraye ta nemi aron keke domin shiga gasar daga yan Jamus, ta ce an sanar da ita a makare.
Rigima ta barke tsakanin Espanyol da tsohon dan wasan kwallon kafa ta Barcelona, Martin Braithwaite inda ya taya tsohuwar kungiyarsa domin siyanta.
'Yar wasan tseren Najeriya, Favour Ofili ta ɗora alhakin rashin shiga wasan tseren duniya na Olympics a kan mahukuntan Najeriya, inda ta ce ta cancanci shiga gasar.
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
A gasar EURO ta shekarar 2024 da aka kammala, akwai zaratan ƴan kwallon da suka yi fice wadanda asalinsu ƴan Najeriya ne da suke bugawa kasashen Turai.
Dan wasan Najeriya Ahmed Musa ya bayyana yadda zai yi amfani da kwallon kafa wajen samar da zaman lafiya a jihar Filato. Ya gana ga gwamna Caleb Mutfwang kan lamarin.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da mutuwar tsohon dan wasanta, Kevin Campbell bayan fama da jinya yayin da Everton ta tura sakon jaje kan rashin.
Wasanni
Samu kari