Gwamnatin Benue ta zargi Peter Obi da neman tayar da hankali bayan da aka toshe ayarin motocinsa yayin ziyararsa jihar ranar Talata 8 ga watan Satumbar 2026.
Gwamnatin Benue ta zargi Peter Obi da neman tayar da hankali bayan da aka toshe ayarin motocinsa yayin ziyararsa jihar ranar Talata 8 ga watan Satumbar 2026.
Hukumomin Faransa sun kama wani matashi mai shekara 18 da ake zargi da hannu a shirin yin garkuwa da Kylian Mbappé, yayin da Emmanuel Macron ya yi martani.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa, Ahmed Musa ya karyata rade-radin cewa ya raba motoci masu tsada ga 'yan wasan Kano Pillars bayan nada shi shugaba.
Gwamna Abba ya naɗa Ahmed Musa babban manajan Kano Pillars, inda aka kafa sabon kwamiti don inganta ƙungiyar da kuma sa ran za ta fuskanci manyan sauye-sauye.
Tsohon mai tsaron gidan Najeriya, Peter Rufai ya rasu a jihar Legas bayan fama da jinya. Peter Rufa ya buga kwallo a Najeriya da wasi kasashe da dama.
Mutuwar dan wasan Liverpool, Diago Jota ta kara tunowa da wasu 'yan wasan kwallon kafa da suka rasu sakamakon hadarin mota a kasashen duniya da Afrika.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗan wasan tamaula wanda ke taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Diogo Jota ya riga mu gidan gaskiya a hatsarin mota.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya ce babu bambanci a tsakanin halayen shugabannin APC da na hadakar Atiku Abubakar.
Dan wasan ƙwallon ƙafa a kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya ce ya kamata a ba da kyautar Ballon d'Or a kakar wasa ta bana ga wanda ya lashe gasar zakarun Turai.
An fara hasashen cewa Lionel Messi zai koma taka taka leda a kasar Saudiyya. Messi zai iya haduwa da babban abokin hamayyar sa, wato Cristiano Ronaldo.
Dan wasan Portugal, Cristiano Ronaldo ya nuna alamun zai bar Al Nassr ta Saudiyya bayan sun sha kashi a wasan da suka yi kuma suka gaza shiga gasar zakarun Asiya.
Wasanni
Samu kari