Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Barcelona ta sallami Xavi, yayin da Hansi Flick ke shirin karbar mukamin. An yi tunanin za a tattauna makomar Xavi bayan wasan karshe na Barca a ranar Lahadi.
Fitaccen dan wasan Real Madrid, Toni Kroos, zai cika burinsa na yin ritaya daga buga kwallon kafa a lokacin da ya ke matakin kololuwar ganiyarsa.
Man City ta lashe kofin gasar Premier ta bana bayan da Phil Foden ya zura wallaye biyu yayin da shi ma Rodri ya zura kwallo daya a wasan da ta buga yau.
Cristiano Ronaldo ya zama kan gaba a jerin ‘yan wasan da ke karbar albashi mafi tsoka a 2024, wanda shi ne karo na hudu da ya ke jan ragamar, in ji mujallar Forbes.
Tawagar ƙungiyar kwallon kafa ta Najeriya yan kasa da shekaru 17, Golden Eaglets ta nada dalibin makarantar sakandare, Simon Cletus a matsayin kyaftin dinta.
Kylian Mbappe ya tabbatar da cewa zamansa ya zo ƙarshe a kungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Faransa watau PSG bayan shafe tsawon sheƙaru a Faris, ya saki bidiyo.
Hukumar EFCC ta bukaci shugabanni a Najeriya su yi koyi da marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua kan kyawawan halayensa lokacin da ya ke mulki.
Wasu daga zaratan mata musulmi da su ka shahara a duniyar wasanni sun hada da Asisat Lamina Oshaola 'yar Najeriya, da Khadija Shaw, sai Nouhailla Benzina, daHanane.
Kungiyar Real Madrid ta samu nasarar doke Cadiz da ci 3-0 wanda ya ba ta nasarar lashe kofin La Liga bayan ita ma Barcalona ta sha kashi a hannun Girona.
Wasanni
Samu kari