Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Ronaldo ya zubar da hawaye bayan da kungiyarsa ta Al Nassr ta sha kashi a hannun Al Hilal a bugun fanariti a wasan karshe na gasar cin kofin sarki a ranar Juma'a.
Najeriya ta fuskanci koma baya yayin da tauraron dan wasanta Victor Osimhen ba zai taka leda a wasanni biyu na gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 ba.
Dan kwallon kafar kasar Portugal Cristiano Ronaldo ya kafa tarihin zama dan kwallo da ya fi cin kwallo a kasahse hudu cikin kaka daya a duniyar kwallon kafa.
Sakamakon kamfanin INEOS ne ya mallaki Manchester United da kuma kungiyar Nice, ana fargabar daya daga cikin kungiyoyin ba zai buga gasar Europa a kaka mai zuwa ba.
Barcelona ta sallami Xavi, yayin da Hansi Flick ke shirin karbar mukamin. An yi tunanin za a tattauna makomar Xavi bayan wasan karshe na Barca a ranar Lahadi.
Fitaccen dan wasan Real Madrid, Toni Kroos, zai cika burinsa na yin ritaya daga buga kwallon kafa a lokacin da ya ke matakin kololuwar ganiyarsa.
Man City ta lashe kofin gasar Premier ta bana bayan da Phil Foden ya zura wallaye biyu yayin da shi ma Rodri ya zura kwallo daya a wasan da ta buga yau.
Cristiano Ronaldo ya zama kan gaba a jerin ‘yan wasan da ke karbar albashi mafi tsoka a 2024, wanda shi ne karo na hudu da ya ke jan ragamar, in ji mujallar Forbes.
Tawagar ƙungiyar kwallon kafa ta Najeriya yan kasa da shekaru 17, Golden Eaglets ta nada dalibin makarantar sakandare, Simon Cletus a matsayin kyaftin dinta.
Wasanni
Samu kari