Jihar Zamfara
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Abdulaziz Yari, da Sanata Kabiru Garba Marafa sun fice daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Bayan ya rantse wa da Alƙur'ani ya umarci duk wani mamba a gwamnatinsa ya yi haka dan nesanta kansa daga zargi, gwamna Matwalle ya ce ba zai yi ƙasa a guiwa ba.
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
’Yan bindigan da suka sace dalibai kwalejin lafiya ta fasaha da ke Tsafe, hedkwatar karamar hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara basu yi harbi ko daya ba a cewar wani
'Yan bindiga sun kutsa wani yanki na garin Tsafe kuma sun sace dalibai biyar na kwalejin kiwon lafiya da fasaha da ke Tsafe, jihar Zamfara a sa'o'in farkon yau.
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed ya raba wa shugabannin gargajiyan jiharsa motoci 260 sannan ya kaddamar da hedkwatoci na zamani ga kungiyar malaman jihar,
Gwamnatin Zamfara ta gargadi mazauna jihar da su guji amfani da lambobin wayar Gwamna Bello Matawalle a shafukan soshiyal midiya ba tare da samun izini ba.
A ranar Lahadi ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari Karamar Hukumar Tsafe inda suka kashe mutane da dama, ciki har da ɗan Kwamishinan harkokin tsaro na jihar.
Wani mummunan labari da ke shigowa gare mu ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun harbe dan kwamishinan tsaron jihar Zamfara mai ci a halin yanzu.
Jihar Zamfara
Samu kari