Jihar Zamfara
Rundunar yan sandan Jihar Zamfara ta ce ta kama daya cikin kwamandojin hatsabibin shugaban yan bindiga Bello Turji, Abdullahi Umar da aka fi sani da 'Sangamere'
Yan ta'adda sun sako mutum 75 da suka yi garkuwa da su a hare-hare biyu a kauyen Yar Katsina dake karamar hukumar Bungudu, sun rike yarinya ɗaya saboda a wurins
A kwana nan yan ta'adda sun sake aikata munanan barna a jihohin Zamfara da Kaduna, akalla mutum 62 ne suka rasa rayukansu, wasu aka yi garkuwa za su, gidaje 70.
A kalla mutane goma sha tara ne ‘yan bindiga suka kashe a kauyen Ganar-Kiyawa da ke gundumar Adabka a karamar hukumar Bukkuyum,sun kashe dagacin kauyen a harin.
Gwamnatin Zamfara ta ce ta dauki jami’an kare al’umma 4,200 aiki a matakin dakile ayyukan ‘yan bindiga a jihar,cewa Kwamishinoni Ibrahim Dosara da Mamman Tsafe.
Tsohon gwamnan jigar Zamfara, Abdulaziz Yari, ya yi kunnen uwar shegu da tsarin yanki yaɓki, ya lale miliyan N20m ya siya fam na takarar shugaban APC na kasa.
'Yan ta'adda da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace a kalla mutum 75 a yankin Kekun Waje ta karamar hukumar Bungudu a jihar Zamfara. A wani samame da miyagun.
Babban kotun tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranar 17 ga watan Afrilu don sauraron karar neman tsige Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara saboda ficewarsa d
Zamfara - Kasurgumin dan bindiga, Bello Turji, ya bayyana cewa asalinsa makiyayi ne kuma mutane suna mamakin yadda ya zama dan ta'adda mai garkuwa da mutane.
Jihar Zamfara
Samu kari