Jihar Zamfara
Jihar Zamfara - Atiku Abubakar, ya tabbatar wa dan takarar gwamnan jihar Zamfara na jam’iyyar PDP, Dr. Dauda Lawal cewa zai yi kokarin ganin jam’iyyar PDP ta.
Kimanin gawarwaki 20 aka gano a kusa da wani rafi, kwana guda bayan wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne suka kai hari a kauyukan Yan-Kukoki da Danbanda
Mun kawo Gwamnonin da suka bada hutu na musamman domin ayi katin zabe. Nasir El-Rufai, Babagana Zulum da wasu Gwamnonin sun bada hutun domin yin katin zabe
Miyagun yan bindiga sun ci karen su babu babbaka yayin da suka kai farmaki wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Talatan Mafara a jihar Zamfara, sun sace 30.
Abu Sanni, daya daga cikin gagaruman shugabannin 'yan bindiga a jihar Zamfara, yace rashin tsaro yanzu ya zama kasuwancin da kowa ke amfana da shi har gwamnati.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aleiro, wanda a baya-bayan nan aka nada shi Sarkin Fulani a masarautar Yantodo a Jihar Zamfara, ya ce ba shi ya bukaci a nadi shi sa
Jihar Sakkwato - Yan Bindiga sun yi wa wasu makiyaya yan asalin Jihar Kebbi satar shanu guda dubu biyu 2,000 a Jihar Sakkwato yayin da suke hanyar su na dawow.
Za a ji Masarautar ‘Yandooto ta ce an yi wa Ado Aliero nadi saboda ya kawo zaman lafiya a kasar Yandoto, a dalilin haka Mai martaba Sarki ya ba shi sarauta.
Rundunar Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da cewa shugaban yan bindiga, Ado Aleru, wanda aka nada sarauta ranar Alhamis da ta gabata a masarautar Yandoto D
Jihar Zamfara
Samu kari