Jihar Zamfara
Rahoton jaridar Vangurad ya ce, sama da ‘yan bindiga 100 a ranar Asabar sun halarci bikin nadin sarautar kasurgumin shugabansu mai suna Ada Aleru Sarkin Fulani.
An yi wa rikakken dan ta'adda Ado Aleru, nadin sarautar Sarkin Fulani a masarautar 'Yandoton daji dake jihar Zamfara duk da nemansa da gwamnati tace tana yi.
Wata sanarwa da gwamnati ta fitar a Gusau a ranar Lahadi ta hannun Nasiru Biyabiki, ta ce Matawalle ya bayyana hakan ne a wajen wani liyafan cin abinci a Jeddah
Idan har gwamnatin Jihar Zamfara bata dauki matakin hana wa ba, an kammala shiri don nada hatsabibin dan bindiga, Ada Aleru, a matsayin Sarkin Fulani a masaraut
Bayan Babbar Kotun taraƴyadake Gusau, ita ma Kotun ɗaukaka ƙara dake Sakkwato ta bi sahu, ta yi watsi da bukatar tsige gwamna Matawalle kan sauya sheka zuwa APC
Hotunan wankan sallar Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle tare da iyalinsa sun matukar birge jama'a. Hoton gwamnan da yaransa mata 14 ya birge.
Jihar Zamfara - Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara, a ranar Talata, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta tsawaita wa’adin ritayar jami’an tsaro a Najeriya zu.
Wasu yan ta'adda sun farmaki kauyuka biyu a yankin karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara ranar Lahadi da safe, sun halaka mutane 18, wasu da dama sun bar gida
Masu ruwa da tsaki da mambobin APC ta Jihar Zamfara ta bukaci a kawo karshen yan bindiga da rashin tsaro a matsayin sharadin zaben dan takarar APC, Bola Tinubu.
Jihar Zamfara
Samu kari