Jihar Zamfara
Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a d ke garin Ruwan Jema a karamar hukumar Bukkuyum na Jihar Zamfara suka kashe mutane 15. Harin na baya-bayan nan ya fa
Jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta fara gudanar sabon zaben fidda gwanin gwamna gabanin babban zaben 2023 mai zuwa badi, Channels Tv ta ruwaito a yau Juma'a.
Dr Dauda Lawal-Dare ya sake zama dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP a jihar Zamfara a zaben fidda gwani da aka kammala gabanin babban zaben 2023, Channels TV.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin saman Najeriya ta sake gano mafakar 'yan ta'adda karkashin jagorancin Dan Karami a karamar hukumar Zurmi.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP reshen jihar Zamfara tace shirye-shirye sun yi nisa na gudanar da sabon zaben fidda ɗan takarar gwamnan Zamfara a Gobe Jumu'a.
Wasu bayanai daga yankin karamar hukumar Shinkafi ta Zamfara sun nuja cewa tawagar Bello Turji ta fara yaƙar wani hatsabibin ɗan ta'adda kan kashe bayin Allah.
Bayan samamen da suka kai ranar Asabar da rana, rundunar sojin saman Najeriya ta sake ƙaddamae hari karo na biyu a jere kan maɓiyar Bello Turji dake Zamfara.
A cigaba da kokarin dawo da zaman lafiya a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Najeriya, dakarun yan sanda sun kama wani hatsabibin ɗan bindiga da sojan Bogi
Alhassan Lawali, wani da ake zargi dan leken asirin yan bindigan Zamfara ne ya bayyana yadda ya rika kai wa yan bindiga kudin fansa da kayan abinci. Mohammed Sh
Jihar Zamfara
Samu kari