Jihar Zamfara
Wasu rahotanni da muka samu sun nuna cewa Najeriya ta yi rashin sojojinta guda uku yayin da wasu miyagu suka musu kwantan ɓauna a jihar Zamfara ranar Laraba.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya tabbatar da hukuncin kisa da aka amince dashi kan duk wanda aka kama da laifin fashi da makami, garkuwa da mutane.
Kungiyoyin 'yan banga a yankin Kanoma da kauyukan da ke kewaye a jihar sun yi hadaka wajen farmakar yan bindiga a jeji, inda suka yi nasarar hallaka mayaka 31.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hati kan mutane a kauyen Tauji da ke yankin ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara, sun kashe mutane sun sace mata masu jego.
Sanannen ɗan bindigan nan, Bello Turji, ya nuna ɓacin rans akan harin da jirgin yaƙin rundunar sojin saman Najeriya ya kai mafakarsa duk da ya aje makamai.
Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a d ke garin Ruwan Jema a karamar hukumar Bukkuyum na Jihar Zamfara suka kashe mutane 15. Harin na baya-bayan nan ya fa
Jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta fara gudanar sabon zaben fidda gwanin gwamna gabanin babban zaben 2023 mai zuwa badi, Channels Tv ta ruwaito a yau Juma'a.
Dr Dauda Lawal-Dare ya sake zama dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP a jihar Zamfara a zaben fidda gwani da aka kammala gabanin babban zaben 2023, Channels TV.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin saman Najeriya ta sake gano mafakar 'yan ta'adda karkashin jagorancin Dan Karami a karamar hukumar Zurmi.
Jihar Zamfara
Samu kari