Jihar Zamfara
Wata babbar kotun tarayya dake Gusau, jihar Zamfara, ta soke zaben Dauda Lawal a matsayin dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Kimanin garuruwa 14 a Jihar Zamfara sun yi karo-karo sun bawa yan ta'addan da ke Anka da Bukkuyum Naira miliyan 19 da kwale-kwale a harajin basu kariya. Wani ma
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani mai suna Isiyaku Babangida, kasurgumin dan bindiga da ake nema ruwa a jallo.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya umarci a mayarwa mahajjata 1,318 na hajjin 2022 N50,000 kowanensu a fadin jihar, Daily Nigerian ta ruwaito a yau.
Jihar Zamfara - Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sako Masallata arbain da uku da suka sace a garin Zugu, karamar hukumar Bukkuyum makon da ya gabata.
An yi wa tubabbun ‘Yan daban siyasa wankan tsarki, an karbe su a APC a Zamfara, sun ajiye kayan fadansu a jihar, sun ce sun gano ashe amfani da su aka rika yi.
Masallata 44 da 'yan bindiga suka sace daga Masallacin Juma'a a Zamfara suna gonakin 'yan bindigan inda suka zuba su suna musu noma a gonakinsu na gero da dawa.
'Yan bindiga a ranar Juma'a sun sace masu bauta da tarin yawa daga masallacin Juma'a na yankinn Zugu dake karamar hukumar Gummi Liman zai fara huduba a Zamfara.
Wasu yan bindiga sun afka wa ayarin motoccin Hajiya Zainab Lawal Gummi, kwamishinan mata da harkokin yara na jihar Zamfara da hari suka bude musu wuta a hanyar
Jihar Zamfara
Samu kari