Jihar Zamfara
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Zamfara ta rasa wani dan takararta na majalisar jiha, Umar Yahaya, inda ya fice zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya koka kan yadda wasu ke kokarin bata masa suna ta hanyar zarginsa da boye biliyoyi a Abuja. Ya aika wasika ga EFCC.
Wani jigon APC a jihar Zamfara ya bayyana yadda Bola Tinubu yake da karimci a duniyar siyasa da kuma tattalin arziki. Ya ce Tinubu ne dan takarar da ya dace.
Dan takarar kujerar gwamna karkashin inuwar PDP mai adawa a jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi watsi da hukuncin kotu da ta soke takararsa, zai ci gaba da kamfen.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sako 'ya'yan tsohon akanta-janar na jihar Zamfara, Abubakar Furfuri da suka sace tun watan Maris din da ta gabata na shekara nan.
Kotu ta sake soke zaben fidda gwanin masu neman takarar kujerar gwamnan jihar Zamfara karkashin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) a yau Talata
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Jam'iyyar PDP ta samu babban koma aya yayin da was manyan jiga-jiganta suka sauya sheka zuwa jam'iyya mai ci ta APC. Jam'iyyun siyasa na fuskantar sauya sheka.
Jihar Zamfara
Samu kari