Yemi Osinbajo
Na kusa da shugaba Buhari, Sanata Abu Ibrahim ya ce Gwamna Fayemi da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ba za su iya tsayawa takara da Bola Tinubu ba.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bayyana irin mutanen da za su iya magance matsalolin tsaro a Najeriya. Ya ce Buhari da makamantansa ne kawai za su iy
Wani matashin mai haɗa takalma a Kubwa babban birnin tarayya Abuja, wanda ya taba haɗa wa Farfesa Osinbajo takalma, ya rasu daga kwanciya bacci a ɗakin sa.
Yayin da shugaba Buhari ya shilla kasar Faris domin halartar wani taro, mataimakinsa ya dauki jakarsa zuwa wata kasa domin halartar biki. Ya tafi kasar Tanzaniy
Mataimakin shugaban ƙasa, Yemi Osinbajo, ya ce gwamnatin tarayya ta shirya inganta rayuwar tubabbun mambobin kungiyar Boko Haram tare da wurin zama da iyalai.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya dura babban birnin Maiduguri a jihar Borno domin ziyarar aiki ta rana daya. Buhari ya tafi jihar Na
Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya kwatanta shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaba mai gaskiya da Ubangiji ya turo, The Sun ta ruwaito. Osinb
Manyan jaruman masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood karkashin kungiyar 13X13 sun ziyarci fadar shugaban kasa da ke babbar birnin tarayya Abuja.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo na jagorantar zaman majalisar zartarwa a zauren fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 16 ga watan Fabrairu.
Yemi Osinbajo
Samu kari