Taraba
Akalla mutane 50,000 ne suka sauya sheka daga jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da All Progressive Grand Alliance zuwa APC a ranar Alhamis, 29 ga Yuli.
Wani shahararren manomi mai suna Saminu Barjanga dake kauyen Barjanga a karamar hukumar Gasssol dake jihar Taraba ya halaka bayan wasu sun je har gonarsa sun.
Sarkin Muri, Alhaji Abbas Nijidda Tafida ya samu ganawa da shugabannin Fulani a fadarsa dake Jalingo kuma yayi kira garesu da su tsamo yan ta'adda dake cikinsu.
A jawabin da mai martaba sarkin Muri ya yi a ranar babbar sallah (Eid-el-kabir) na baiwa fulani makiyaya wa'adin wata ɗaya, su bar dazuzzukan jihar Taraba.
Wani sarki a arewacin Najeriya ya ce ba zai yiwu Fulani makiyaya su ci gaba da lalata jiharsa ba, ya bukaci lallai su tattara su bar jihar cikin kwanaki 30.
Gwamnatin jihar Taraba na fuskantar mummunar caccaka daga al'umman jihar kan zargin da ake mata na sayar da fom ga masu neman aikin gwamnati a fadin jihar.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun harbe wani limamin cocin CRCN, Timothy Damisa, har lahira a Baissa, karamar hukumar Kurmi da ke jihar Taraba.
Diyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar'Adua da mijin tsohuwar matar gwamnan Taraba, Hauwa Suntai suna shari'a kan wani fili dake yankin Kado a babban birnin.
Maimakon shekara daya da ake yi na zaman NYSC, gwamnan jihar Taraba ya bayyana bukatar a mayar da shirin NYSC shekaru biyu domin horar da mambobi kare kansu.
Taraba
Samu kari