Taraba
Wani coci ya ruguje yayin da ake ibada a cikinsa a wani yankin jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a wani yankin karamar hukumar Takum ta jihar, in ji rahotanni.
Bayan fama da ciwon kwana ɗaya kacal wata daliba a jami'ar jihar Taraba ta rigamu gidan gaskiya, rahoto ya nuna cewa an tsinci gawarta da safe a dakin kwananta.
Kungiyar fulani miyetti Allah reshen jihar Taraba ta fara cika alkawarin da ta ɗauka, inda ta mika wasu mutum 11 masu garkuwa hannun kwamishinan yan sanda.
Mahara sun halaka wani jami’in dan sanda sannan kuma suka yi awon gaba da wani babban jami’in kwastam a Jalingo, babban birnin jihar Taraba a daren Alhamis.
Taraba - Wasu mazauna ƙauye a jihar Taraba sun fusata, inda suka yi gaba-da-gaba da yan bindigan da suka kawo musu hari domin satar mutane, sun kashe ɗaya.
Wani malami ya yi tsokaci mai zafi kan shigar da 'yar sarkin Arewa, ya bayyana hakan a matsayin fitsara da kuma nuna tsiraici wanda bai dace da addini muslmi ba
Yan banga sun bindige wasu masu garkuwa da mutane 2 har lahira yayinda suka zo karbar kudin fansa a garin Sabongida dake karamar hukumar Gassol na jihar Taraba.
Shugabannin Fulani makiyaya a jihar Taraba sun ɗau alkawarin tona asirin bata garin dake cikin msu ko da kuwa yayansu ne ko yan uwansu yayin wani taro a Jalingo
Jami'an rundunar yan sanda ta Operation Zenda a jihar Benuwai, sun hallaka masu garkuwa da mutane uku yayin da suka kubutar da matar kwamishin ƙasa na Benuwai.
Taraba
Samu kari