Taraba
Tsagerun 'yan bindiga sun kashe mutane 15 ciki harda matan aure uku ne a kauyukan Binnari da Jab Jab da ke karamar hukumar Karim Lamido da ke jihar Taraba.
A karon farko wasu tsagerun yan bindiga dun kai hari wani ƙauye ƙaramar hukumar Lau, ta jihar Taraba, aƙalla mutum 7 aka rahoto sun mutu, wasu da dama sun jikka
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun rasa rayyukansu yayin fada kan kudin fansa a jihar Taraba kamar yadda ya zo a ruwayar Daily Trust. Lamarin, a c
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun shiga har ɗakin kwanan wani ɗan kasuwa, sun yi awon gaba da shi a Anguwarsa dake cikin kwaryar birnin Jalingo.
Kwanaki 37 bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fatattaki ministoci biyu, Sabo Nanono da Saleh Mamman kan rashin kwazo, har yanzu shiru ake ji babu labari.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a Jalingo, babban birnin jihar Taraba, ta yanke hukuncin tsige ɗaya daga cikin yan majalisun tarayya dake wakiltar jihar.
Wani coci ya ruguje yayin da ake ibada a cikinsa a wani yankin jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a wani yankin karamar hukumar Takum ta jihar, in ji rahotanni.
Bayan fama da ciwon kwana ɗaya kacal wata daliba a jami'ar jihar Taraba ta rigamu gidan gaskiya, rahoto ya nuna cewa an tsinci gawarta da safe a dakin kwananta.
Kungiyar fulani miyetti Allah reshen jihar Taraba ta fara cika alkawarin da ta ɗauka, inda ta mika wasu mutum 11 masu garkuwa hannun kwamishinan yan sanda.
Taraba
Samu kari