Taraba
Wasu mutane cikin Tireloli har guda biyu sun shiga kauyen Maihula dake karamar hukumar Bali a jihar Taraba, mutanen garin sun shiga tashin hankali sabida tsaro.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki kauyen Jauro Manu na karamar hukumar Gassol da ke jihar Taraba inda suka kashe mutum biyar, sun yi masu kashedi.
Gwamnati ta kaddamar manhajar hada-hadar kudi ta yanar gizo wato eNaira, kuma zuwa yanzu dai manhajar ta fara samun karɓuwa a wasu yankunan kasar nan, musanman.
'Yan bindiga sun kai farmaki har cikin masallaci da ke garin Tella a karamar hukumar Gassol ta jihar taraba inda suka yi garkuwa da masallata hudu suna sallah.
Yanzu muke samun labarin wata gobara da ta tashi a dakin kwanan dalibai a jami'ar taraba. An ce wata daliba 'yar aji daya ta mutu yayin da wuta ta kama dakinsu.
Mrs Wilbina Jackson tsohuwar malamar makaranta kuma kwamishinan ilimi a halin yanzu. Ta sanar da hazakar Aisha Buhari yayin da ta koyar da ita darasin physics.
Daruruwan mazauna garuruwan dake iyakar Taraba sun tsere daga gidajensu biyo bayan kisan mutane 11, ciki harda wani basarake da yan awaren kasar Kamaru suka yi.
Wasu 'yan awaren kasar Kamaru sun diro Najeriya, sun hallaka mutane da dama sun kuma kone kauye a wani yankin jihar Taraba. Sanata a jihar ta tabbatar da faruwa
Kusan shanu 1500 ne aka rasa sakamakon luguden ruwan wutar da sojojin sama suka yi a wata rugar Fulani da ke karamar hukumar Takum ta jihar Taraba da ke arewa.
Taraba
Samu kari