Taraba
Ana jin karan harbe-harbe daga ofishin hukumar zabe ta INEC da ke birnin Jalingo a jihar Taraba yayin da ake ci gaba da aikin tattara sakamakon zaben gwamna.
Bayan tsaikon da aka samu sakamakon rashin saita na'urorin BVAS, a yau Asabar, 18 ga watan Maris, 2023 ake gudanar da zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi.
Majalisar Alkalai na Kasa, NJC, ta dakatar da Alkalin Alkalai na Taraba daga aiki kuma ta bada shawarar a masa ritaya na dole bayan bincike ya nuna ya saba doka
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
Bayan koma amfani da tsoffin kudade a sassa daban-daban na kasar, farashin kayan abinci da dabbobi ya haura sama sosai a wani kasuwar mako da ke ci a Taraba.
Shugabannin Jam’iyyar All Progressives Congress a Garin Donga, za su ladabtar da Emmanuel Bwacha. A halin yanzu 'yan kwanaki suka rage a shirya zaben Gwamnoni.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane sun je har gida sun yi awon gaba da iyalan basaraken Sarkin Kudu a jihar Taraba ranar Jumu'a da dadare.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi samu kuri'u mafiya rinjaye, ya lallasa abokan hamayyarsa a jihar Taraba.
Za a ji yadda Gwamna yake kamfen zama Sanata a jihar Taraba da maggi da shinkafa. Wasu mutane su na zargin Darius Ishaku da gaza tabuka abin kirki a shekaru 8.
Taraba
Samu kari