Taraba
Kotun koli ta kori dan takarar gwamnan APC a jihar Taraba kwanaki kadan yin zaben gwamna. Wannan na zuwa ne bayan wani hukuncin da aka yanke a baya a Adamawa.
Koodinetan yakin neman zaben Tinubu/Shettima a shiyyar kudancin Taraba ya bayyana cewa na ɗage ralin APC ne saboda wasu sun yi fashin kuɗin shiryawa ralin.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki gidan basarake kuma tsohon alkali a cikin Jalingo. Sun yi garkuwa da matansa biyu tare da tasa keyar ‘ya’yansa shida.
Yayin da ake tunkarar babbam zaben shugaban kasa da na gwamnoni, jam'iyyar AAC ta wayi gari cikin rigingimun da ta kai ga dakatar da manyan yan takara hudu.
Jam'iyyar People’s Redemption Party (PRP), ta ce ta dakatar da ciyaman dinta, Mr Abdullahi Maikasuwa na wata uku kan zargin cin amanar jam'iyya da kuma rashawa.
Mai kula da kamfen din gwamna na dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a karamar hukumar Karim Lamido na jihar Taraba, Abdullahi Kanti, ya rasu a hatsarin mota.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame, ya bayyana cewa ya koyi darusa da dama yayinda yake zaman gidan yari bayan hukunta shi kan karkatar da kudaden jama’a.
Da safiyar Laraban nan muke samu ya nuka cewa shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Farfesa Joseph Kunini, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan dalilai.
Mata a jihar Taraba dake arewa maso gabashin Najeriya sun zage, sun fara shiga kungiyar mafarauta domin yaki da 'yan bindiga a yankin. Har matan aure na shiga.
Taraba
Samu kari