Jihar Sokoto
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya zama wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a jihar Sokoto, TVC ta ruwaito da sauran majiyoyi
Yayin da ake tsaka da zaben fidda gwanin jam’iyyar APC a Jihar Sokoto, akalla ‘yan takarar gwamna guda uku cikin guda 5 ne su ka bar wurin zaben, The Punch ta r
Alhaji Sa’ad Abubakar III, Sarkin musulmi ya koka akan kisan Harira Jibrin, da yaranta hudu a Isulo cikin karamar hukumar Orumba ta Arewa da ke cikin Jihar Anam
Mataimakin gwamnan jihar Sokoti da wasu yan takarar gwamna hudu sun maida wukar su kube sun janye daga takara kafin fara zaɓen fidda gwani, ɗayan su ya bar PDP.
Chibuzor Chinyere, babban faston cocin Omega Power Ministry, (OPM), ya mika kyautan gida da mota ga iyalan Deborah Samuel Yakubu, dalibar da aka kashe a Sokoto
'Yan bindiga a safiyar Laraba sun balle daya daga cikin majami'un babban Rabaren na Sokoto, Matthew Hassan-Kukah inda suka sace fastoci biyu da wasu mutum 2.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN a karshen mako ta zargi cewa zarge-zargen batanci na zama wata sabuwar hanyar kashe Kiristoci musamman a Arewacin Najeriya.
Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, UN, Amina Mohammed, ta ce ya zama dole a yi adalci game da kashe Deborah Samuel Yakubu, wacce aka halaka
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, a ranar Juma'a, ya dage dokar hana fita da aka kafa a birnin Sokoto, sakamakon rikicin da ya biyo bayan kisan Deborah.
Jihar Sokoto
Samu kari