Siyasar Najeriya
Siyasar Kano sai Kano, a halin yanzun an fara sukar gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje bisa taka hoton tsohon gwamnan jihar da yayi a gangamin APC jiya.
Siyasar Kano sai Kano inji mutanen Kano, a wajen babban taron da APC ta gudanar yau a jihar, manyan jiga-jigan tawagar kwankwasiyya sun tuba, sun koma APC.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo, ya bayyana cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a kasar, ta cancanci lashe babban zaben Najeriya na 2023.
Babban Limamin masallacin Gidan Talabijin na Jihar Adamawa (ATV), Malam Abdulkadir Isa ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar Gwamnan Jihar domin ceto jama'a.
Wani minista cikin ministocin Buhari ya bayyana matsayarsa game da tsayawa takarar shugabancin kasa a zaben 2023 mai karatowa. Ya ce bai bin son zuciyasa sam.
Hukumar NDLEA ta yi aniyar cewa sai ta tabbatar 'yan Najeriya basu shiga hannun 'yan siyasa masu hadiyar kwayoyi ba. Hukumar ta ce dole ne a yi wa 'yan siyasa g
Badakalar Ibori da aka dawo dasu daga kasar Landan zuwa Najeriya, an tura kudaden zuwa jihar Delta asalin jihar da gwamnan ya wawashe kudaden. Dama duna kokawa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana cewa hare-haren da aka kai wa wasu ofisoshinta zai iya kawo cikas ga shirye-shiryen babban zaben 2023.
Jam'iyyar PDP ta zargi jam'iyyar APC da kitsa duk wasu kone-konen ofisoshin INEC a fadin kasar. Jam'iyyar ta ce APC tasan ba zata ci zabe a 2023 shi yasa haka.
Siyasar Najeriya
Samu kari