Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Kogi ya bayyana cewa, babu hadi tsakanin gwammnatin APC mai ci da ta adawa ta PDP. Yace APC ta cimma nasarorin da PDP ba ta cimma ba a shekaru 16.
A wani rikici a jihar Imo, an lallasa wani kwamishina tare da wasu mutane a wani yankin jihar. An kuma harbi kwamishinan a wani bincike da aka gudanar daga tush
Jam'iyyar APC ta ce ba ta ji dadi game da hare-haren da ke faruwa a jihar Imo ba, ta kuma bayyana cewa ba za ta bari jihar ta zama filin kashe-kashe ba yanzu.
Mata 'yan kasuwa sun koka kan yadda tsadar abinci ya zama abin a tausaya masu sayen kayayyakin abinci a kasuwa. Sun bayyana bukatar ganin Buhari kan batun.
Karamin ministan Ilimi a Najeriya ya nuna damuwa kan yawaitar sace dalibai a fadin kasar. Ya bayyana cewa, dukkan 'yayansa a makarantun gwamnati suke karatu.
Duba da yadda mulkin shugaba Buhari ke tafiya, APC ta ce ba a taba yin mulki mai kyau da ya ke gamsar da talakawa da bukatunsu ba irin na Buhari a tarihin kasar
Rikici ya barke a jam'iyyar APC ta jihar Zamfara, bayan da gwamnan jihar ya samu gayyata daga APC cewa ana maraba dashi idan ya yanke shawarar sauya sheka.
Idan ana maganar iya ado da kwaliyya na musamman, za a samu wasu daga yan siyasar kasar a kan gaba domin sun kware kwarai da gaske wajen yin shiga ta burgewa.
Jam'iyyar PDP ta ta'allaka dasa hedkwatar Twitter a kasar Ghana da rashin kwarewa irin na shugaba Muhammadu Buhari da kuma sakacin jam'iyya maic ci ta APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari