Siyasar Najeriya
Tsohon ministan sufuri a tarayyan Najeriya kuma tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Kwara ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa mai hamayya PDP
Daya daga cikin yayan Basaraken Ebiraland, kuma shahararren ɗan kasuwa, Yarima Malik Ado Ibrahim, ya shiga jami'iyyar hamayya YPP kuma zai tsaya takara a 2023.
Gwamnonin jihohi hudu na jam'iyyar PDP sun dira jihar Oyo domin zawarcin tsohon gwamnan jihar Mimiko zuwa jam'iyyar PDP. A halin yanzu sun shiga tattaunawa dash
Dr Obiora Okonkwo, Dan takarar gwamna na jam'iyyar Zenith Labour Party (ZLP) da za a yi a ranar 6 ga watan Nuwamba, ya zubar da hawaye a yayin da ya ziyarci gar
Rahotan dake hitowa daga jihar Filato a arewacin Najeriya, ya bayyana cewa yan majalisa sun kada kuri'ar tsige kakakin majaliaar dokoki tare da maye gurbinsa
Jam'iyyar PDP na shirin taron gangami a karshen mako, lamari na kara zama wani iri yayin da ake ci gaba da fuskantar kalubale daga bangarori da yawa na jam'iyya
Shugaban kwamitin amintattun jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Walid Jibril, ya yi kira ga dakataccen shugaban jam'iyyar Walid Jibrin kada ya kawo hargi
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya yi hangen cewa mata na da gudummuwar da zasu iya takawa wajen ceto Najeriya daga halin da ta tsinci kanta a ciki .
Wasu kungiyoyin siyasa sun bayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan jihar Legas, inda suka bayyana cewa, suna goyon bayan tsayawarsa takara a zaben 2023 mai zuwa
Siyasar Najeriya
Samu kari