Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan na jihar Kwara ya ce ya tsaya takara ne saboda akwai bukatar a magance matsalolin da suka addabi kasar nan na tsawon shekaru a zamanin nan..
Iyorchia Ayu, shugaban jam'iyyar PDP na kasa ya bayyana cewa suna aiki tukuru domin ganin sun yi nasarar lashe zaben shugaban kasa a babban zaben 2023 mai zuwa.
Gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade, ya karbi fom din takarar Sanata mai lamba 9498 a karkashin jam’iyyar APC mai mulki, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.
An fara rade-radin Sarki Rilwan Suleiman Adamu yana tare da Yemi Osinbajo. Mai martaba ya bayyana ainihin abin da ya faru da tsakaninsa da Mataimakin shugaban.
Ana takun saka tsakanin Gwamna Abubakar Atiku Bagudu da Sanata Adamu Aliero kan wanda zai daga tutatar APC a zaben sanata mai wakiltan Kebbi ta tsakiya a 2023.
Wannan sauyi na zuwa ne daidai lokacin da wasu jiga-jigan jam'iyyar suka fara mayar da cikakkun foma-foman takara ga ga jam'iyyar a makon nan kadai da ake.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya yi watsi da rahoton cewa ya karbi N200m hannun tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan don saya masa Fom.
Kimanin awa 48 bayan ya nesanta kansa da wasu kungiyoyi da suka siya masa fom din takarar shugaban kasa na 2023, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yanke
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministocinsa da ke neman takarar mukaman shugabanci a 2023 da su yi murabus. Ga jerin sunayen wadanda suka ajiye aiki.
Siyasar Najeriya
Samu kari