Siyasar Najeriya
Tsohon dan majalisa da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya goyi bayan mulkin karba-karba don adalci da daidaito.
Gwamnan Jihar Rivers kuma jigo a jam'iyyar PDP, Mr Nyesome Wike, ya bayyana cewa al'ummar Najeriya suna son jam'iyyar PDP ta kwace mulki daga hannun APC a 2023.
Babbar ƙungiyar gamayyar ƙabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze Ndigbo, ta bayyana Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin mai hangen nesa kuma sanin ya kamata. Sai dai
Sanata Orji Kalu ya ce zai duba yiwuwar yin takarar ne idan har jam'iyyar APC ta mika tikinta na shugaban kasa ga yankin kudu maso a babban zaben 2023 mai zuwa.
A watanni 2 da suka gabata, Babatunde Fashola, tsohon gwamnan jihar Legas a 2007, ya sanar da cewa sai watan Janairu Tinubu zai bayyana burinsa na takarar.
Shugaban jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce zai tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, don haka ya gana da Buhari domin fada masa wannan kuduri.
Tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a bangaren harkokin majalisar wakilai, Abdulrahman Suleman Kawu Sumaila, ya ce arewa ba za ta bar wa kudu shugaban
Tsohon gwamnan jihar Legas, kuma shugaban APC, ya bayyana cewa, babu abin da zai hana shi zama shugaban kasar Najeriya sai dai abu daya kacal da ya bayyana.
Dan siyasar jihar Kano ya magantu kan dalilin da zai sa a hana 'yan yankin Kudu tsayawa takarar shugabancin kasa a zaben 2023 mai zuwa, ya ce bai zai yiwu ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari