Siyasar Najeriya
Ministan sufuri kuma mai son zama shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi ya roki wakilan jam'iyyar da su zabe shi a matsayin dan takara.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC na jihar Kano sun bai wa gwamna Abdullahi Umar Ganduje damar takara Sanata na arewacin jihar Kano shi kadai kada wani ya nema.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya umarci sakatariyar jam’iyyar APC ta jihar Kano da ta warware korafe-korafen da ya tilasta wa Abdulmumin Jibrin Kofa sauya sheka.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Alhassan Rurum, ya fice daga jam'iyyar All Progressive Congress, APC. Rurum, wanda a yanzu shine ke wakiltan mazaba
Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya dauki mataimakinsa a matsayin ‘Dan takarar APC a 2023. Nasir Gawuna shi ne wanda ake tunanin zai rikewa APC tuta.
Ministan Harkokin Mata da Ayyukan Cigaba, Dame Pauline Tallen, ta ayyana niyarta na yin takarar kujerar sanata a mazabar Plateau South a babban zaben 2023. Shig
An yi wa kanin Aisha Buhari, Mahmud Halilu Ahmad da aka fi sani da Modi nadin sarautar gargajiya a masarautar Adamawa. Lamidon Adamawa, Dr Muhammadu Barkindo Al
Gabanin zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, akalla ‘yan jam’iyyar 23 ne suka bayyana sha’awarsu na son maye gurbin Shugaba Buhari.
Akwai hasashen cewa ficewar Abdulmumin Jibrin Kofa daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zai janyowa Bola Ahmed Tinubu abubuwa da dama a zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari