Siyasar Najeriya
Dazu Gwamna Nyesom Wike ya yi zama da Atiku Abubakar domin a dinke barakar da ke PDP. Haduwar Atiku da Wike ya biyo bayan zaman BoT da shugabannin PDP suka yi.
A wani yunkuri babba na ganin komai ya dawo kan hanya a PDP, gwamna Nyesom Wike da Atiku Abubakar sun gana da gidan Farfesa Jerrya Gana da ke birnin Abuja.
Tsohon shugaban jamiyyar APC mai mulkin kasa, Adams Oshiomhole, ya sha alwashin ba zai daga wa magoya bayan dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya bayyana Sanata Dino Melaye da kuma Dokta Daniel Bwala a matsayin masu magana da yawun tawagar.
Kungiyar malaman addinin Kirista a Najeriya ta fara ba da katunan tantance ga daukacin malaman addinin Kirista a kasar, saboda wasu dalilai na mutunci a kasar.
Magoya bayan Rauf Olaniyan da aka tsige daga matsayin mataimakin gwamnan jihar Oyo, sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC a Iseyin ta jihar.
Benjamin Kalu yana ganin ba zai yiwu a iya kammala tsige Muhammadu Buhari zuwa Mayu ba, an ji Kalu yana cewa lokacin da ake da shi ba zai isa ayi nasar ba.
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, ya bayyana cewa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu,ba shi da alhakin sakamakon mulkin shugaba Muhammadu Buhari.
Tsohon Sanata ya gargadi ‘Yan PDP a kan yunkurin tunbuke Shugaban kasa. Shehu Sani yace Sanatocin PDP su ajiye batun tsige Buhari a gefe, ba zai taba yiwuwa ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari