Siyasar Najeriya
A cewar rahoton da jaridar Vanguard ta fitar, an ce gwamnatin Najeriya ta yi hasashen kashe akalla Naira tiriliyan 4 a shekarar ta 2022 na tallafin mai kadai.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya magantu kan batun da ya shafi tsaron Najeriya, ya kuma bayyana cewa shi dai ya san mafita gareta cikin sauki.
Za a ji Jigon APC, Ann Agom-Eze ta shaidawa manema labarai cewa fito-na-fito da Gwamna David Umahi wajen neman Sanata a APC ya jefa rayuwata a cikin hadari.
Yayin da kowace jam'iyya ke shirin tunkarar babban zaɓen 2023, jam'iyyar PDP ta samu gagarumin goyon baya a jihar Benuwai yayin da PDP ta yi rashin mambobinta.
Wasu futattun matasa sun farmaki wani Bishap da suka yi zargin yana daya daga cikin fastocin bogi da suka halarci taron APC na kaddamar abokin takarar Tinubu.
Shugabar matan jam'iyyar APC reshen shiyyar Kudancin Kaduna ta karɓi wasu mambobin PDP sama da 20 da suka sauya sheƙa, sun ce akwai wasu ɗaruruwa nan gaba.
Dattawan yankin Inyamurai a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya da wasu jiga-jigan ‘yan siyasar yankin na kara fadada nemawa Peter Obi karbuwa a Najeriya a 2023
Yayin ziyarar da ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya kai jihar Nasarawa, wani haɗari ya lakume rayukan mutum 6.
Shugaban jam'iyyar APC reshen jihar Enugu, Agballah ya rasa kujerarsa a wani rikici da yaƙi ƙarewa kan batun rashin rijistar zama cikakken mamba a gundumarsa
Siyasar Najeriya
Samu kari