Siyasar Najeriya
Mambobin kwamitin sulhu tsakanin dan takarar kujeran shugaban kasar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Atiku Abubakar da Gwamnan jihar RIvers, Nyesom Wike.
Maganar gaskiya Ganduje Bai Ci Zaben 2019 ba, duk da ya zarce a kan mulki. Hon. Abdulmumin Jibrin ya shaidawa Duniya cewa a hakikanin gaskiya PDP ta yi nasara.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya ce tsarinsa na magance matsalar lantarkin Najeriya ce ta fi inganci. A wasu rubuce-rubuce da ya yi
A kokarinta na zama babbar jam'iyyar adawa ta jihar Akwa Ibom da zata kwace mulki hannun PDP, jam'iyyar YPP ta karɓi masu sauya sheƙa da yawa daga PDP zuwa yau.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi ta bayyana cewa, an shiga wata ganawar sirri tsakanin 'yan tsagin Atiku da Wike domin sulhunta tsakanin shugabannin biyu.
Sakatare Janar na kungiyar Kiristocin Pentecostal Fellowship na Najeriya, Dr Cosmos Ilechukwu, ya bayyana cewa tikitin Musulmi da Musulmi matsala ne Najeriya.
Wani rahoton jaridar Punch ya bayyana cewa, jami'an tsaro da sanyin safiyar yau Juma'a suka garkame otal da matasha, gidan mai mallakin wani jigon siyasar PDP.
Yusuf Sheriff Modu dai dan takarar ne majalisar jiha a jihar Borno, kuma sakataren shiyyar Arewa maso Gabas a jam'iyyar APC, jaridar Leadership ta ruwaito.
Wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Kamuludeen Shehu Musa, ya fice daga jam'iyyar mai mulki ya shiga Labour Party, gabanin babban zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari