Siyasar Najeriya
Sanata Mai Wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya kuma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa har yanzu bai da gidan kansa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta ƙara rashin babban jigonta kuma ɗaya daga cikin makusantan tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya koma jam'iyyar PDP.
Bayan sauka da motar jam'iyyar NNPP mai alama kayan marmari, Mallam Ibrahim Shekarau ya bayyana dalilan da suka sa yi watsi da jam'iyyar, The Nation ta ruwaito.
Kungiyar Yarbawa tana goyon bayan Peter Obi a kan Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Kwankwaso. Ayo Adebanjo wanda shi ne shugaban ‘Yan Afenifere ya bayyana haka.
A 2023, APC za ta iya marawa jam'iyyar NNPP baya tayi nasara a zaben jihar Akwa Ibom. Wani Jigon Jam’iyya, Etim Etim ya nuna su na tare da John Akpanudoedehe.
A makon nan mu ka samu labari Atiku Abubakar da jam’iyyar hamayya ta PDP sun kammala shirin kafa kwamitin yakin neman kujerar shugabancin kasa a zaben 2023.
Wasu mutane da ake zargin yan daban siyasa ne na jam'iyyar PDP sun tashi taron magoya bayan ɗan takarar Shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar a jihar Ribas.
A yau Lahadi 22 ga watan Agusta ne tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ya yi sallama da jam'iyyar Kwankwaso NNPP, a cewar rahotonnin da ke iso mu yanzu
Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana yadda Sanata Rabiu Kwankwaso, ya yaudare shi da ma magoya bayansa bayan da ya jawo su zuwa jam'iyyar NNPP mai tasowa a yanzu.
Siyasar Najeriya
Samu kari