Siyasar Najeriya
Za a ji cewa Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya dage wajen shawo kan Nyesom Wike da mutanensa su goyi bayan Peter Obi, a maimakon jam'iyyar PDP.
Mutum 22 da sukayi Fom din N100m na takara a zaben fidda gwanin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zasu gana don hada kai wa Tin
Idan jam’iyyar APC ta yi nasarar cigaba da mulki a Najeriya bayan 2023, Kashim Shettima zai zama mataimakin shugaban kasar nan, yace shi za a bar wa rikon tsaro
Atiku ya ja-kunnen 'yan PDP kan baram-baramar da za su iya jawo matsala. An hadu a Kasar waje domin dinke barakar da ake tunanin ana samu a tafiyar PDP a 2023.
Yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ya shiga kwanaki 191 ya zuwa ranar Alhamis, 25 ga watan Agusta, sai dai, wasu jami’o’in jiha sun fice daga wannan.
Bayan shafe dogon lokaci ana musayar yawu taron da aka jima ana dakon ganinsa ya faru a birnin Landan na ƙasar Burtaniya tsakanin Atiku da Gwamna Nyesom Wike.
A yau ne wasu hotuna suka karade kafafen sada zumunta, inda aka ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo tare da wasi jiga-jiga siyasar Najeriya a Landan.
Ziyarar da Rabiu Kwankwaso zai kawo ranar Asabar ta jawo Gwamnati ta sa a rufe Hedikwatar Jam’iyyar NNPP. Wannan ne ra'ayin Kwamitin yakin neman zaben NNPP.
Jami'an tsaro dauke da bindigu da aka zargin yan sanda ne, a safiyar ranar Alhamis sun mamaye sakatariyar jam'iyyar NNPP da ke Maiduguri, Jihar Borno kwanaki ka
Siyasar Najeriya
Samu kari