Siyasar Najeriya
Chief Olabode George, jigo a babbar jam'iyyar hamayya ta kasa PDP ya ce ya zama tilas shugaban PDP, Dakta Ayu, ya bar ofishin ciyaman kamin fara kamfen 2023
Tsohon shugaban kasar Najeriya Dakta Goodluck Jonathan ya ce ba zai goyi bayan kowa ba a babban zaben shekarar 2023, Premium Times ta rahoto. Tsohon shugaban ka
Kalaman na Ortom na zuwa ne bayan fitar wata sanarwa da aka danganta ga hadimin Buhari, Garba Shehu, ranar Laraba 31 ga watan Agusta, The Cable ta ruwaito.
Kungiyar kamfen din dan takarar shugaban kasar na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta yi watsi da rahoton cewa an yiwa Kwankwaso ruwan jifa a Kogi.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya fusata ya faɗa wa shugaban PDP na ƙasa cewa girman kai da butulci ba zasu kai shi ko ina ba, ya zama dattijo mai cika alkaw
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya ce Najeriya ta kama hanyar gangarawa mulkin kama karya. Tsohon shugaban kasar ya bayyana hakan ne a wurin ta
shugaban Jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya ja hankalin mambobin jam'iyyar da su kara kaimi domin za a yi zabe mafi wahala da ba a taba yin irinsa ba.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma mai kokarin darewa kujerar shugaban kasa a 2023, Bola Tinubu, ya ce yawan shekarun su ɗaya da Bishof Kukah na cocin Katolika.
Wasu masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP na zargin mambobin kwamitin sulhu guda huɗu da kara zuba wa wutar rikicin Atiku Abubakar da gwamna Nyesom Wike Fetur.
Siyasar Najeriya
Samu kari